Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya damƙa Lambar Karramawa ta Ƙasa a Ayyukan Hidimta wa Al’umma (NEAPS) 2025 ga Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa ayyukan da gwamnati ta gudanar…

An Kammala Baje Kolin Kano Na 46 Cikin Nasara

Daga Ibrahim Muhammad An kammala bikin rufe Baje Kolin Duniya na 46 da Cibiyar Kasuwanci da Masana’antu ta Kano (KACCIMA) ta shirya, ƙarƙashin jagorancin Ambasada Usman Darma, a yammacin Asabar.…

Hukumar Kula Da Lafiya Ta Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,000 Da Suka Halarci Taron Baje Koli A Kano -Dakta Rahila Aliyu Muktar

Daga Ibrahim Muhammad Shugabar hukumar taimakekeniyar kula da lafiya ta jihar Kano, Dakta Rahila Aliyu Muktar ta bayyana godiya ga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf bisa sahale musu…

Gwamnatin Zamfara Ta Bunƙasa Harkar Kasuwanci Da Zuba Jari Da Haƙo Ma’adanai -Tafidan Maradun

Daga Ibrahim Muhammad Shugaban Cibiyar Masana’antu, Ma’adinai da Ayyukan Gona ta Jihar Zamfara, Dakta Hassan Buhari Tafidan Maradun, ya bayyana cewa gwamnatin jihar ƙarƙashin jagorancin Dakta Dauda Lawan Dare na…

Kasuwar Galadima Ta Fara Aikin Sabunta Gadar Shiga Kasuwa Da Ta Rushe

Daga Ibrahim Muhammad Ƙungiyar kasuwar Galadima ta fara aikin sabunta babbar gadar shiga kasuwar da ta rushe sakamakon yawan manyan motocin da ke shiga da fita kullum. Shugaban kasuwar, Alhaji…

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Sabon Tsarin Ci Gaban Zamfara Na Shekaru 10

Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da sabon Tsarin Ci Gaban Jihar Zamfara na 2025 zuwa 2034, wani tsari mai dogon zango da aka gina bisa bincike, bayanai, da tattaunawa da…

Shaikh Zakzaky Ya Halarci Addu’ar Bakwai Ta Rasuwar Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi Jagoran ‘yan’uwa Musulmi da aka fi sani Shi’a a Najeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky, ya halarci addu’ar bakwai ta rasuwar fitaccen malamin addini, Shaikh Ɗahiru Usman…

Gwamna Lawal Ya Gabatar da Kasafin Naira Biliyan 861

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da ƙudirin kasafin kuɗi na shekarar 2026 mai darajar Naira Biliyan 861 ga Majalisar Dokokin Jihar, inda ya bayyana shi a matsayin taswirar…

Hukumar Alhazai Ta Jihar Kano Ba Ta Mayar Da Dala 100 Ga Wasu Mahajjatan Hajjin 2023 Ba

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Wasu daga cikin mahajjatan da suka sauke farali a shekarar 2023 daga jihar Kano sun yi ƙorafin cewa Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ba…

Karamci da Mutumtaƙa: Dubban Jama’a Sun Cika Garin Kwankwaso a Ɗaurin Auren ’Ya’yan Hon. Sunusi Surajo Kwankwaso

Daga: Ibrahim Muhammad, Kano Garin Kwankwaso da ke ƙaramar hukumar Madobi a jihar Kano ya cika maƙil da dubban jama’a daga sassa daban-daban na jihar da ma wajenta, yayin da…