Hajiya Hauwa Nuhu Wali: Za Mu Yi Aiki Tuƙuru Don Tabbatar Da Nasarar Gwamna Abba A 2027

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Sabuwar Sakatariyar Dindindin a Ma’aikatar Al’amuran Addini ta Jihar Kano, Hajiya Hauwa Nuhu Wali, ta bayyana godiyarta ga Kwamishinan Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano, Gwani Ali…

Jaridar BLUEPRINT Za Ta Karrama Gwamnan Zamfara Da Lambar Yabo Kan Gudanar Da Dukiyar Al’umma Da Gaskiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da karɓar lambar yabo da jaridar Blueprint ta ba shi ta shekarar 2025 kan ƙwarewar gudanar da dukiyar gwamnati da tabbatar da gaskiya…

Shugaban Kwalejin CCEK Ya Yaba Wa Shekarau Kan Tallafin Karatu Ga Ɗalibai 850

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Shugaban Community College of Education Kano (CCEK), Dakta Muhammad Adam Abubakar, ya yaba wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, kuma tsohon Sanata, Ibrahim Shekarau, bisa tallafin karatu…

CIKA SHEKARA 58: Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa, Mutum Ne Mai Son Ci Gaba -Gwamnan Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya taya Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Farfesa Nentawe Yilwatda, wanda ya taɓa riƙe muƙamin Ministan Harkokin Jinƙai…

Karamar Hukumar Birnin Kano Za Ta Tallafa Wa Gidauniyar Tagwaye

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Ƙaramar Hukumar Birnin Kano ta bayyana aniyarta ta tallafa wa Gidauniyar Taimakawa Tagwaye Maza da Mata, bisa irin ƙoƙarin da take yi wajen haɗa kan jama’a,…

Khadijat Gambari Academy Ta Yaye Ɗalibai Karo Na 17

Daga Ibrahim Muhammad, Kano Makarantar Khadijat Gambari Academy da ke Unguwar Yakasai a cikin birnin Kano, ta gudanar da bikin yaye ɗalibai karo na 17, inda aka yaye ɗaliban da…

Gwamna Dauda Lawal Ya Samu Lambar Yabon Jagoranci Ta ZIK Pan-African A Ghana

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu babbar lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a ƙasar Ghana, bisa la’akari da nasarorin da gwamnatinsa ta samu cikin shekaru…

Gidauniyar Tagwaye Ta Ba Da Jini Kyauta A Asibitin Nuhu Bamalli

Daga Ibrahim Muhammad Kano Shugabar Sashen Adana Jini na Asibitin Nuhu Bamalli da ke Kano, Hajiya Fa’iza Aminu Isa, ta yaba wa Gidauniyar Taimakawa Tagwaye Maza da Mata ta Ƙasa,…

Sardaunan NATA Ya Yaba Wa Sarkin Maganin Kano Kan Naɗin Jamilu Lamir Sarkin Magani Na Fagge

Sardaunan NATA, Mataimakin Shugaban Kungiyar Masu Maganin Gargajiya na Jihohi Bakwai na Shiyyar Arewa Maso Yamma, Alhaji Mukhtar Lamir Jibrin, ya bayyana godiyarsa ga Sarkin Maganin Gargajiya na Kano, Dakta…

Sarkin Maganin Kano Ya Naɗa Alhaji Jamilu A Matsayin Sabon Sarkin Maganin Fagge

Daga Ibrahim Muhammad Kano Sarkin Maganin Gargajiya na Jihar Kano, Dakta Rabilu Muhammad, ya nada Alhaji Jamilu Lamir Jibrin a matsayin Sarkin Magani na Karamar Hukumar Fagge. Wannan sarauta ce…